Wife Stabs Husband To Death In Zamfara - FOW 24 NEWS

728x90 AdSpace

REAL ESTATE AND DEVELOPMENT

REAL ESTATE AND DEVELOPMENT
FOW WORLD PROPERTIES AND REAL ESTATE DEVELOPMENT COMPANY
Trending

Wife Stabs Husband To Death In Zamfara

Photo: Wife stabs husband in ZamfaraA yet to be identified man was rushed to the General hospital, Gusau in Zamfara state after his wife stabbed him during an argument......
This sad incident comes few days after the son of former PDP chairman, Bilyaminu Bello, was stabbed to death by his wife, Maryam.
The photo of the injured man was shared by Hausa online news platform, Rariya. They wrote in Hausa'
WATA SABUWA A GARIN GUSAU: Wata Ta Dabawa Mijinta Kwalba
Daga Sani Twoeffect Yawuri Da Jabir Aree Jega
Wata matar aure a garin Gusau na jihar Zamfara ta buga wa mijinta kwalba a kansa daga bisani ta yi amfani da tsinin kwalbar ta caka masa shi a kirji.
Idan ba a manta ba, kwana biyu da ake cigaba da Allah wadai akan matar da ta kashe mijinta a Babban Birnin tarayya Abuja, a yau kuma a babban birnin jihar Zamfara wato Gusau a yankin Tudun Wada, Filin Jirgi Area, wata matar mai suna Murjanatu, ta mamayi mijinta mai suna Bilyaminu Yusuf ta hanyar buga masa kwalba akansa sannan tayi amfani da tsinin kwalbar ta daka masa a kirji. Inda a yanzu haka Jami'an lafiya na ci gaba da kokarin ceto ransa.
Masu karatu me za ku ce kan wannan?'

Photo: Wife stabs husband in Zamfara
Wife Stabs Husband To Death In Zamfara Reviewed by FOW 24 News on November 23, 2017 Rating: 5 A yet to be identified man was rushed to the General hospital, Gusau in Zamfara state after his wife stabbed him during an argument......

No comments: